Idan ba a manta ba, ranar Asabar din da ta gabata ne aka saki fasinjojin da aka kwashe a jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Mutane na ta cece-kuce a kan ko an biya kudi aka sake su, ko ba a biya ba.
Abokan aikinmu a aikin jarida, sun tattauna da daya daga cikin fasinjojin.
Inda za a ji zahirin abin da faru a cikin shirin Najeriya a yau.